News
  • FaceBook
  • Twitter
  • Pin It
  • Linkedin
  • Buffer
  • WhatsApp

JUST IN!!! Again, Boko Haram Launches Deadly Attack On Soldiers & This Happened (PHOTOS)

According to the information shared in Hausa by Jahar,a Local Government Administrator in Borno state Hon Saeed Salisu Sambo and

soldiers were attacked by Boko Haram insurgents.They were on their way to Pulka and were attacked about 5km from Bama town.Several soldiers were wounded in the attack.I am not very good in Hausa.

Our Hausa readers should please explain more.Below is the Hausa narration of the incident… ‘Kantomar karamar hukumar Gwoza dake jahar Borno Hon Saeed Salisu Sambo ya tsallake rijiya ta baya. A hanyar sa ta komawa Maiduguri daga garin Pulka a karamar hukumar Gwoza, Yan Bokoharam suka yi wata tagawar nashi Kwanton Bauna, a wani wuri kimanun kilometre 5 kamin ka isa garin Bama a hanyar zuwa Maiduguri daga Gwoza.

Sai Jami’an tsaron da ke rakiyar sa suna dakile harin, kamar yanda ya bayyana a shafin sa na Facebook. Harin dai ya jikkata wasu Sojoji da dama a tawagar nashi. Muna addu’ar Allah ya bamu zaman lafiya mai daurewa, Amin’ See photos below:
img_20161127_161922img_20161127_161817img_20161127_161857img_20161127_161839

Anambra man of the year awardAnambra man of the year award
  • FaceBook
  • Twitter
  • Pin It
  • Linkedin
  • Buffer
  • WhatsApp

Comments are closed.

Welcome!

It looks like you're using an ad blocker. That's okay. Who doesn't?

But without advertising-income, we can't keep making this site awesome.

I understand, I have disabled my ad blocker. Let me in!